Shugaba Tinubu ya tashi zuwa Birtaniya
Shugaba Tinubu ya tashi zuwa Birtaniya
Tinubu
Daga Muhyideen Jimoh
Abuja, 17 ga Maris, 2026 (NAN) Shugaba Bola Tinubu ya tashi daga Abuja a ranar Talata zuwa Birtaniya don ziyarar kasar, bayan da ya samu gayyata daga Sarki Charles III da Sarauniya Camilla.
Shugaban zai tafi tare da Uwargida Ta Farko, Sanata Oluremi Tinubu, don gudanar da ayyukan hukuma da aka tsara yayin ziyarar.(NAN)(www.nannews.ng)
MUYI/HA
=======

